Tsararrun Rubuce-rubuce

11/06/2026

Ta’aziyyar Allah a cikin Rashin Ɗa Ko ‘Ya

A lokacin da na juyo idanu na zuwa ga Yesu, sai ya zamana wannan rashi na ‘ya ta, cikin ban mamaki ya dushe sa’adda hasken Sa ya haskaka duhun. Kafa idanun mu gare Shi ba wai ya kasha zafin da nake ji bane, amma ya kawo mani matuƙar ta’aziya a cikin tsananin.
09/06/2026

Yadda Za A Mangance Tsananin Gajiya Aikin Bishara

Akwai dalilai dayawa da ke jawo tsananin gajiya a aikin bishara: ire-iren fama na mutum shi kansa, ko saɓani tsakanin iyali, ko matsaloli cikin ikklisiya, da rashin zaman lafiya a kasa, ko kuma rikice-rikice a duniya ita kanta. Ko da mene ne dalilan, Yesu ya ce wa duk wasu mutanen Sa, waɗanda ya saye su da jinin Sa, yake matuƙar ƙaunar su: Ku ba da gaskiya ga Allah―Uba wanda ke ƙaunar ku da madawwamiyar ƙauna, da Ɗan wanda ya ba da Kansa domin ku, kuma kullum a raye  Yake Yana roƙo domin ku, da kuma Ruhu Mai-Tsarki da ke cikin ku don taimakon ku
04/06/2026

Ta Yaya zan Magance Matsanancin Damuwa?

Ko dai a hankali abin yana faruwa, ko kuma kwatsam zuciya da rai sun kai ga iyaka, matsanacin damuwa yana bata yadda mai bi yake ganin bege, kuma yana rage karfin jiki, tunani, da rai. Saboda haka, warkewa yana nufin a dawo da fahimta da karfi, yanayin da muke dogara ga Almasihu cikin rauninanmu, mu kuma nuna bangaskiya ta hanyar kananan matakan biyayya, hakuri, de bege wadanda ke karya karfin damuwa.

Tsararrun Rubuce-rubuce

11/06/2026

Ta’aziyyar Allah a cikin Rashin Ɗa Ko ‘Ya

A lokacin da na juyo idanu na zuwa ga Yesu, sai ya zamana wannan rashi na ‘ya ta, cikin ban mamaki ya dushe sa’adda hasken Sa ya haskaka duhun. Kafa idanun mu gare Shi ba wai ya kasha zafin da nake ji bane, amma ya kawo mani matuƙar ta’aziya a cikin tsananin.
09/06/2026

Yadda Za A Mangance Tsananin Gajiya Aikin Bishara

Akwai dalilai dayawa da ke jawo tsananin gajiya a aikin bishara: ire-iren fama na mutum shi kansa, ko saɓani tsakanin iyali, ko matsaloli cikin ikklisiya, da rashin zaman lafiya a kasa, ko kuma rikice-rikice a duniya ita kanta. Ko da mene ne dalilan, Yesu ya ce wa duk wasu mutanen Sa, waɗanda ya saye su da jinin Sa, yake matuƙar ƙaunar su: Ku ba da gaskiya ga Allah―Uba wanda ke ƙaunar ku da madawwamiyar ƙauna, da Ɗan wanda ya ba da Kansa domin ku, kuma kullum a raye  Yake Yana roƙo domin ku, da kuma Ruhu Mai-Tsarki da ke cikin ku don taimakon ku