Tsararrun Rubuce-rubuce
11/08/2026
Wanda ya wallafa Daniel R. Hyde — a 11/08/2026
Ubangiji ya ba wa mutanensa alfarwar domin ta hanyar Maganarsa, da alamun sakalamenti na alheri da ke cikin firistoci da hadayu, da kuma addu'o'in da aka miƙa a can, ya zauna a tsakaninsu cikin alheri da jinƙai. Abin ban mamaki, har yanzu yana zaune a tsakaninmu a yau (Afis. 2:18–22).
06/08/2026
Wanda ya wallafa Ministirin Ligonier — a 06/08/2026
Muna kiran alkawari da Allah ya yi da Adamu Alkawarin Ayyuka domin biyayyar mutum ita ce hanyar da za a sami albaarkar alkawarin. Idan Adamu ya yi biyayya ga Allah ta wurin cika umurinsa – ya hayayyafa, ya mallaki duniya yadda Allah ya umarta, kuma ya guji cin daga itacen da aka hana – da ya sami rai na har abada. Haka kuma, zuriyarsa ma da sun amfana da wannan albarka. (Far. 1:28; 2:15–17).
04/08/2026
Wanda ya wallafa Guy Prentiss Waters — a 04/08/2026
Tambayar ko mata za su iya yin hidima a matsayin fastoci ko dattawa ɗaya ce da ta taɓa zukatan Kirista da dama. Masu bi sun ga yadda wannan batu ya haifar da rikici har ma ya raba ikilisiyoyinsu. Wajen tattauna irin wannan al'amari mai muhimmanci kuma mai saurin tada hankali, yana da muhimmanci a koma ga Littafi Mai Tsarki. Wane haske ne Kalmar Allah take haskawa a kan wannan batu mai raba gardama?
Tsararrun Rubuce-rubuce
11/08/2026
Wanda ya wallafa Daniel R. Hyde — a 11/08/2026
Ubangiji ya ba wa mutanensa alfarwar domin ta hanyar Maganarsa, da alamun sakalamenti na alheri da ke cikin firistoci da hadayu, da kuma addu'o'in da aka miƙa a can, ya zauna a tsakaninsu cikin alheri da jinƙai. Abin ban mamaki, har yanzu yana zaune a tsakaninmu a yau (Afis. 2:18–22).
06/08/2026
Wanda ya wallafa Ministirin Ligonier — a 06/08/2026
Muna kiran alkawari da Allah ya yi da Adamu Alkawarin Ayyuka domin biyayyar mutum ita ce hanyar da za a sami albaarkar alkawarin. Idan Adamu ya yi biyayya ga Allah ta wurin cika umurinsa – ya hayayyafa, ya mallaki duniya yadda Allah ya umarta, kuma ya guji cin daga itacen da aka hana – da ya sami rai na har abada. Haka kuma, zuriyarsa ma da sun amfana da wannan albarka. (Far. 1:28; 2:15–17).




